DA DUMI DUMIN SA: Kotun Shari’ar Musulunci Ta Tura Dr, Abdul Aziz Dutsen Tanshi A Gidan Yari.

YANZÙ- YANZÙ

 

Wata majiya ta tabbatar wa da kamfanin jaridar Tijjaniyya Media News cewa wata Kotu A Jihar Bauchí Ta Sake Tura Malami Wahabiya, Dr, Jaki Abdulaziz Dutsen Tanshi Gidan Yari Dake Jihar Bauchi.

 

Shehin malamin wanda ake tuhumar sa da batanci ga Janibin Shugaban Annabi Muhammadu ﷺ a wata kalaman sa wurin Tafsirin Ramadan shekara ta 2023.

 

ALLAH ya cigaba da tona asirin su. Amiin

 

Daga: Tijjaniyya Media News

Share

Back to top button