KAI TSAYE

FALALAR GANIMA GA AL’UMMAR ANNABI MUHAMMADU (S.A.W) A WATAN AL~MUHARRAM.

FALALAR GANIMA GA AL’UMMAR ANNABI MUHAMMADU (S.A.W) A WATAN AL~MUHARRAM.

 

ANNABI MUHAMMADU (S.A.W) YA FADA YACE: “DUK WANDA YAYI AZUMI A JUMA’A TA FARKON WATAN

 

ﺍﻟﻤﺤﺮ ﻡ

 

ALLAH ZAI GAFARTA MASA ZUNUBAN SA WANDA YA WUCE NA SHEKARUN BAYA”.

 

2. ANNABI (Sallallahu Alaihi Wasallam) YACE: “DUK WANDA YAYI AZUMIN KWANAKI UKU A CIKIN WATAN

 

ﺍﻟﻤﺤﺮ ﻡ ﺍﻟﺨﻤﻴﺲ = ﻭﺍﻟﺠﻤﻌﺔ = ﻭﺍﻟﺴﺒﺖ =

 

ALLAH ZAI SA A RUBUTA MAKA/SA LADAN IBADAR SHEKARA DARI BAKWAI (700)”.

 

3. WANDA YAYI AZUMIN KWANAKI KOMA (10) NA FARKON WATAN “ﺍﻟﻤﺤﺮ ﻡ” ALLAH ZAI BAKA/SA ALJANNA FIRDAUSI MADAU KAKIYA”.

 

ALLAH KABA MU FALALAR WATAN DA SIRRIN WATAN DAN ALFARMAN ANNABI MUHAMMADU (Sallallahu Alaihi Wasallam). Amiin Yaa ALLAH

Share

Back to top button