ASRARUN DA AKEYI NA KARSHEN SHEKARA DAGA HALARAN MAULANMU SHEIK USMAN KUSFA ZARIA.

FA’I’DAN SABON SHEKARA

 

Muna Farin Cikin Zuwan Sabon Shekara Na Addinin Musulunci (Islamic Calendar).

 

ASRARUN DA AKEYI NA KARSHEN SHEKARA DAGA HALARAN MAULANMU SHEIK USMAN KUSFA ZARIA

 

Wanda Yayi Wannan Sirrin Daren Karshe Na Watan Zulhijja Ko Kuma Ranar Farko Na Watan Almuharram,.

 

ANNABI SAW Yace: Duk Wanda Yayi Allah Zai Mashi Gafaran Dukkan Zunuban Dake tsakaninsa da Allah Ta’alah sannan Kuma Allah Zai Karbi Dukkan Ibadunsa kuma Sheidan Zaije Yana Ihu Yana Kuka Yana Cewa: “YA KAICONSHI YA HASARANSHI YA TABEWANSHI, YA WAHALA TSAWON SHEKARA YANA SANYAKA ZUNUBAI AMMA GASHI KA BATA AIKINSHI A RANA DAYA”

 

GA YADDA SIRRIN YAKE:

 

• Mutum Zaiyi Nafila Raka’a Goma (10) a cikin Ko Wace Raka’a Zai karanta Fatiha kafa Daya Ayatul Kursiyyu Goma (10) Qulhuwallahu (10) Goma.

 

Idan Ya Idar Sai Ya Daga Hannayensa Ya Karanta Wannan Adduan:

 

“RABBI IGFIRLY , WALIWALIDIYYA WALI JAMI’IL MUMININA WAL MUMINATI AL AHYA’I MINHUM WAL AMWATI ” kafa Goma (10).

 

Sannan Kuma Ya kara da Wannan Adduan:

 

“ ALLAHUMMA MA AMILTU FI HAZIHISSANATI MIMMA NAHAITANY ANHU FALAM ATUB MINHU WALAM TARDHAHU WA NASITUHU WALAM TANSAHU WA HALIMTA ALAYYA BA’ABDA QUDRATIKA ALA UQUBATY WA DA’AUTANY ILA TTAUBATI BA’ADA JARA’ATY ALA MA’ASIYATIKA FA INNY ASTAGFIRUKA FAGFIRLY YA GAFURU, WAMA AMILTU FEEHA MIN AMALIN MIMMA TARDHAHU WA WA’ADTANY ALAIHI SSAWABA, FA AS’ ALUKALLAHUMMA YA KAREEMU YA ZALJALALI WAL IKRAM AN TATAQABBALHU MINNY WALA TAQDA’A RAJA’I MINKA YA KAREEMU WASALLAHU ALA SAYYIDINA MUHAMMADIN WA ALA ALIHI WA SAHBIHI WASALLIM”

 

—- Kafa Uku (3).

 

Allah ya bamu duk Alkhairan dake shekaran Kuma Yasa Shekaran Farincikinmu ne Albarkacin Annabi Muhammadu SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM. Amiin Yaa ALLAH

Share

Back to top button