A Bisa Hankali Da Al’adar Zamantakewa JINI Ko FITSARI/BAWALI Najasa Ne, To Amma Al’amarin Ba Haka Yake Ba, Akan Na MANZON ALLAH(S.A.W).

JINI Ko BAWALI/FITSARI;

 

A Bisa Hankali Da Al’adar Zamantakewa JINI Ko FITSARI/BAWALI Najasa Ne (Musamman a Duniyar Musulmai An Tabbatar Da Cewa; JINI Ko FITSARI Da BAWALI Najasa Ne),

 

Kuma Ta Fuskar Malaman Lafiya (Likitoci) Guba Ne, Na Kowa Haka Yake,

 

To Amma Al’amarin Ba Haka Yake Ba, Akan Na MANZON ALLAH(S.A.W), JININSA Da BAWALINSA Ba Najasa Bane,

 

Saboda Me???

 

Saboda Suna Da Dangane/Alaqa Da MANZON ALLAH(S.A.W), Hasalima An Sha Su An Samu Lafiya, An Warke Sumul,

 

Karatun Da Nake So Na Fitar Anan Shi Ne; Duk Abinda Yake Da Dangane/Alaqa Da MANZON ALLAH(S.A.W), To Yafi ‘Karfin Kushe Ko Muzantawa Komai ‘Kankantarsa, Ko Rashin Tsarkinsa a Gare Mu, Don Haka Ne;

 

IYAYEN MANZON ALLAH(S.A.W),

IYALAN MANZON ALLAH(S.A.W),

MATAN MANZON ALLAH(S.A.W),

SAHABBAN MANZON ALLAH(S.A.W),

KAYAN MANZON ALLAH(S.A.W),

DABBOBIN MANZON ALLAH(S.A.W),

GARIN MANZON ALLAH(S.A.W),

 

Da Sauransu,

 

Duk Sun Fi ‘Karfin a Ta6a Su, Ko a Muzanta Su Saboda Suna Da Nasaba Ta Kai Tsaye Da MANZON ALLAH(S.A.W).

 

Don Haka Masu Ta6a Mutumcin IYAYEN ANNABI(S.A.W) Sai Ku Shafawa Kanku Ruwa, Ku Kiyaye.

 

Kun Ji Dai FITSARI/BAWALI Ko JININ MANZON ALLAH(S.A.W) Ma Yafi ‘Karfin Muzantawa Balantana IYAYEN ANNABI (S.A.W).

 

Ku Ji Abinda QADHI IYAD Ya Ce;

 

“KO FITSARIN DABBAR DA ANNABI (S.A.W) YAKE HAWA, IDAN MUTUM YA CE FITSARIN WARI YAKE, TO HUKUNCIN SHI KISA NE!”

 

– (QADHI-IYAD MAI ASHIFAH SHI YA RUWAITO HAKAN).

 

ALLAH KA ‘KARA TSARE MANA IMANINMU DAGA RUDANIN ZAMANI, YA ‘KARA MANA ‘KAUNAR SAYYIDUL-WUJUDI (S.A.W) AMEEEN

Share

Back to top button